21/05/2026
DA DUMI-DUMI: Kwamitin tantance yan takara ta Jam’iyyar ADC ta tantance Atiku Abubakar a matsayin daya daga cikin masu neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar.
Atiku ya halarci tantancewar ne a jiya yayin da jam’iyyar ke ci gaba da shirye-shiryen zaɓen fidda gwani.
12/05/2026
Atiku is the best for Nigeria
07/05/2026
Mu dai muna rokon Allah yasa Atiku Abubakar Alkhairi ne ga Yan Nigeria Kuma Allah ya bashi nasara tare da duk wani adali ko daga wacce jam'iya yake
29/04/2026
Gobe Ta Allah ce ADC muke
29/04/2026
Allah kayi Mana zabin Alkhairi ga bawanka Atiku Abubakar Ya Allah kasa yayi nasara a zaben 2027 inshaAllah
26/04/2026
ADC is the answer in 2027